Yan Boko Haram 2 Daga Chadi Sun Mika Wuya Ga Dakarun Najeriya

#HNSTV #HausaNewsSyndicate #HausaSyndicate #HausaNews

Wasu mayakan Boko haram ‘yan asalin kasar Chadi sun yi saranda tare da mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya.

Abu Abor dan shekaru 61 da Abubakar Hassan dan shekaru 51, sun yi saranda ga dakarun sojin Najeriya na babban sansanin sojojin na goma sha daya dake Gamborun Ngala a jihar Borno.

Kanar Aminu Iliyasu, Mai Magana da yawun sashin aikace – aikace na hedikwatar sojin Najeriya, ya ce, binciken farko da suka gudanar ya tabbatar da cewa mayakan na bangaren shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau, sannan suna zaune a wani matsuguni da suke kira Bagadaza, a zirin tafkin Chadi.

A Wannan Tashar Labarai ta Hausa News Syndicate (HNS) muna kukarin gina al’ummar Hausawa a duniya baki daya akan samar da canji.
kawo muku sharhi, rahotannin labarai a cikin Harshen Hausa daga Najeriya, Nijar, Kamaru, Chadi, Benin, Ghana, Sudan, Saudia, Amurka, Ingila da duniya gaba daya.

Muna neman fiye da kanun labarai don fitar da tattaunawa mai ma’ana wacce ke fitar da gaskiyar al’amari . Muna son danganta al’umar Hausawa da ke Yankin Sahara zuwa lamuran da suka fi damun su. Muna bincika gaskiyar bayan hashtags da kuma mutanen da ke bayan ƙididdigar. Za mu nemi gano abubuwan da suke bayan kowane labari.
Ta hanyar sanya ɗan adam a zuciyar kowane labari muna fatan inganta lamiri na duniya wanda ke haifar da kyakkyawar rayuwa – da nuna zurfin fahimta game da bambancin rayuwar da ke kewaye da mu.

#Buhari #ShugabaBuhari #Kwankwaso #RabiuMusaKwankwaso

Zahran Business Centre,
12th floor, Prince Sultan street, A
sSalamah, Jeddah, 21464, Saudi Arabia

#LabaranHausa #BBCHAUSA #VOAHAUSA #Kano #Katsina #Jigawa #Bauchi #Kaduna #Jos #Borno #Maiduguri #Arewa #Hausawa #Fulani #HausaFulani #Nigeria #Niger #Cameroon #Ghana #Niamey #Sudan #Chad #aso #Elrufai #Kwankwasiyya #Atiku #AtikuAbubakar #Adamawa #Zamfara #Sokoto #SarkiSunusi #SarkiKano #AdoBayero #Ganduje #AbdullahiUmarGanduje

  • Views:17,398 views
  • Categories: News