Shugaban Boko Haram yace''Zamu yiwa Shek Isa Ali Pantami Kamar Yadda Muka yiwa Sheikh Ja’afar Kano''

Shekau ya sanar da zasu kashe Sheikh Isah Ali Pantami da Barista Bulama Bukarti kamar yadda suka kashe Sheikh Ja’afar!!!